PDP ta lallasa APC a zaben Gombe - Naija Crab Tech Blog

Search Blog

Artikel Terbaru

Featured

Sunday 20 August 2017

PDP ta lallasa APC a zaben Gombe


Jam’iyyar PDP ta doke APC a zaben cike gurbi da akayi na dan majalisar dokokin jihar Gombe jiya Asabar.Dan takaran kujeran dan majalisar Dukku na jam’iyyar PDP Sa’idu Malala ne ya lashe zaben da kuri’u sama da 7000 in da A Inuwa ya sami kuri’u 4000 da yan kai.

A watan Yunin da ya gabata ne Allah yayi wa dan Majalisar dokokin jihar da ke wakiltan karamar hukumar Dukku Gambo Kabade rasuwa.Jam’iyyu 7 ne suka  takara a zaben.

Want to Contact Us For Ads or Promotion? Click Here

Put your ad code here