A Karo Na Biyu Buhari Ya Soke Zaman Majalisar Ministoci - Naija Crab Tech Blog

Search Blog

Artikel Terbaru

Featured

Wednesday, 6 September 2017

A Karo Na Biyu Buhari Ya Soke Zaman Majalisar Ministoci



A karo na biyu tun bayan da ya dawo jinya daga waje, Shugaba Muhammad Buhari ya soke zaman majalisar ministoci wanda aka tsara gudanarwa a yau Laraba.
Ministan Yada Labarai, Lai Mohammed ya ce an soke zaman majalisar ce saboda rashin isasshen lokaci da ministocin za su nazari kan batutuwan da aka tsara tattaunawa a lokacin zaman sakamakon bukukuwan Babban sallah da aka gudanar.

ConversionConversion EmoticonEmoticon

:)
:(
hihi
:-)
:D
=D
:-d
;(
;-(
@-)
:P
:o
:>)
(o)
[-(
:-?
(p)
:-s
(m)
8-)
:-t
:-b
b-(
:-#
=p~
$-)
(y)
(f)
x-)
(k)
(h)
(c)
cheer

Want to Contact Us For Ads or Promotion? Click Here

Put your ad code here