Mata uku wadanda suka zamo Sanannu a Arewa na daya zata baka mamaki - Naija Crab Tech Blog

Search Blog

Artikel Terbaru

Featured

Friday 8 September 2017

Mata uku wadanda suka zamo Sanannu a Arewa na daya zata baka mamaki


Fitacciyar jarumar nan ta wasan kwaikwayon Hausa da turanci wato ta Kannywood da Nollywood Rahama Sadau ta shiga cikin jerin mata uku sa suka fi tashe a harkar fina-finai da nishadantarwa a yankin mu na arewacin Nigeria
Jaridar Thisday ce dai ta wallafa sunaye gami da hotunan wadannan yan mata a shafinsu na instagram inda suka ayyana su a matsayin manya mata kuma masu tashe a bangaren nishadantarwa a arewa.


Wadannan shahararrun mata dai sune babbar mawakiyar nan Hadiza Blell wacce aka fi sani da suna Dija. Da kuma fitacciyar mai gabatar da shiri a gidan television wato Salma Phillips. Sai kuma jarumar wasan kwaikwayon Hausa Rahama Sadau.

Want to Contact Us For Ads or Promotion? Click Here

Put your ad code here