YADDA SAMA DA MUSULMAI DUBU TALATIN SUKAYI HIJIRA CIKIN KANKANIN LOKACI DAGA BURMA - Naija Crab Tech Blog

Search Blog

Artikel Terbaru

Featured

Wednesday 6 September 2017

YADDA SAMA DA MUSULMAI DUBU TALATIN SUKAYI HIJIRA CIKIN KANKANIN LOKACI DAGA BURMA



DAGA AUWAL M KURA
Kasa da awanni ashirin da hudu al-ummar Rohingya kusan Dubu Talatin da bakwai (37,000) suka tsere zuwa Bangladesh
Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla musulmai ‘yan
Kabilar Rohingya dubu talatin da Bakwai ne, (37,000) suka tsere zuwa kasar Bangladesh cikin Awanni ashirin da hudu24 bayan irin kisar girlar da akeyi musu a kasar Burma
Inda majalisar dinkin duniya ta Bayyana  lamarin da matsayin Gudun hijira mafi girma da aka Taba gani cikin karamin lokaci Tun bayan sabon tashin Hankalin da ya barke a kasar Myanmar .
A cewar Majalisar, wannan ta sa Yawan ‘yan kabilar Rohingya da suka tsere daga  burma zuwa Bangladesh ya karu zuwa dubu Dari da ashirin da biyar (125,000) daga dubu Casa’in (90,000)

Want to Contact Us For Ads or Promotion? Click Here

Put your ad code here